Mutane Takwas ne suka ƙone ƙurmus sakamon tashin wutar gobara a sabon garin zariya cikin wata Anguwa da ake kira da hayin Ojo.
Wakilin Alfijir Hausa yace Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis 22/02/2023 da Misalin karfe 3:47am na dare....
Muna Masu Addu’a Allah Yaji Kansu da rahama idan tamu tazo yasa mu cika da kyau da imani ameen
0 Comments