Tohfa ko me yadasu haka kodayake fadan manya namu kallo daga nesa........
Assalamu alaikum barkanmu da wannan lokaci me albarka
Wannan fada yafarane kusan wata biyar da suka Gabatar
Amma mutane na mamaki fadansu tsakaninsu
Toh ko me yafaru Allah yasa sufahimci junansu sugane gaskiya,
Mungode da wannan bibiyar site me albarka 🙏
0 Comments