Assalmau alaikum barkanku dasake haduwa a wanna gida me albarka ..
Muna Mika ta'aziyyar mu ga yan uwa musulami gabadaya
Wannan Mutuwa ta farurune sanadiyyar Haɗarin Mota a haryarsu takomawa Kano
Sanadiyyar haka ne akarasa Mutane Tara,Atake agurun ,
Yayin da wasu suke kwance a asibiti ba Susan inda kasuyakeba ,
Allah kajikansu da rahma kasa intamu tazo mucika dakyau da Imani
Sannan Kuma Allah yabasauran lafiya da hakuri na rasa yan uwansu da sukai
0 Comments