VIDEO: “Na gaji da kwana a ɗakin mahaifiya ta Aure nakeso duk wanda ya shirya ya fito”Fatima.
Magana ta gaskiya kwana a ɗakin uwa ya ishe Ni, wallahi Aure nake so, dan Allah duk wanda ya shirya ya fito. Ga hoton Bidiyon
Amma dan Allah banda yaro, Ni bana son Auren yaro mutum mai hankali, nake so ya fito ya Aure ni, domin Na gaji da zaman dakin babarmu.
0 Comments