Barkanmu da sake haduwa a wanna lokaci me albarka ,
Munsake kawomuku Wani shahararren labari me Dadi kamar yanda mukasaba
Wani makamine Yafito Yayi magana Akan Fitacciyar jarumanan wato Aisha Muhammad .
A gaskiya wannan abunbekamataba Akan wannan maganar dayayi akanta
Malaman yanzu Suna abunda bekamata ba
Rayuwar kowa daban da nakowa..
Amman bansan me yasa haryafito yake maganan ba.amma kodayake
Mutane sunyi mummunan magana akansa Wanda yajawomasa bakinjini
Toh Allah yabada iKon gyarawa 🙏
0 Comments