CBN ya fara tura wakilai gida-gida a Kano domin musanya masu sabbin kuɗi.
Bayanai sun nuna cewa shirin ya fara a kananan hukumomi uku na jihar Kano.
Mun haɗa muku wuraren da aka fara, bankin ya ce zai share wa kanawa hawayensu.
Alhamdulillah CBN ya fara tura wakilai gida-gida a Kano domin musanya masu sabbin kuɗi Kalli….
Kuce gaba da bibiyar wannan shafin namu mai al’barka.
0 Comments