Ficaccan mawaki Naziru M Ahmad ya saki wata bidiyon wakar sa da mata suke rawa suna juna duwaiwai

 Ficaccan mawaki Naziru M Ahmad ya saki wata bidiyon wakar sa da mata suke rawa suna juna duwaiwai...
















Kamar yadda kuka sani Naziru M Ahmad wanda kuka fi sani sa Sarkin waka ficaccan mawaki ne a masana’antar kannywood wanda yayu fice ta dalilin wakokin da gake rerawa manyam masu kudi da sarakuna da ‘yan siyasa.

 

Naziru M Ahmad wanda a yanzu yana daya daga cikin shahararrun jarumai a cikin shirin nan mai dogon zango wato LABARINA, wanda ya rera wakokin da suka kara daukaka shi a cikin shirin.



 

Haka kuma Sarkin waka ya sami karbuwa a wajan al’umma sabida kaunar sa da suke da kuma son wakokin sa, inda zakaga daga maza har mata suna sauraran wakokin nasa.

Sai a yau kuma muka sani wata bidiyon mawaki Naziru M Ahmad wanda ya rera wata sabuwar waka wanda tayi dai-dai data gidan biki, inda a cikin bidiyon zakuga mata da yawa suna cashewa dalilin wannan wakar tasa.

 

Mawaki Naziru M Ahmad ya saki bidiyon wakar ne a shafin sa na sada zumunta Instagram inda a cikin bidiyon zakuga mata suna rawa suna bin wakar tasa.

 

Ga bidiyon nan domin ku kalla.







A halin yanzu mafi aksarinsu ba suna baro gida ne domin za a yi musu auren dole kamar a da can ba, a a suna fita ne domin sun fi karfin iyayensu su fada musu su ji, wasu ma suna fita ne da izinin iyayen domin su iyayen sun san ko da sun fada ba za su ji ba.

Wakilimmu ya samu zantawa da wata uwar ‘ya’ya uku ‘yan mata biyu da namiji daya da ta nemi a sakaya sunanta, wadda daya daga cikin ‘ya’yan nata ta fita zuwa irin wannan gida na Dirama, inda ta bayyana masa cewa, ita ce ta bar yarinyar zuwa wannan gida.

“Gaskiya ni ce nake barinta ta je don kai na, dalili kuwa shi ne, gara dai ko me za ta yi nasan tana dawo wa gida ai zan san halin da take ciki fiye da a ce ta fita ina fushi da ita, kuma ta ki dawowa gida.

“Ka san yaron yanzu ka haife shi ne amma ba ka haifi halinsa ba, ai ina nan zaune take kawo min labarin wasu suna shafe shekara da shekaru ba su dawo gida ba. Ita dai ‘yar uwarta ka ga tana zuwa makaranta ta addini da ta Boko amma dai ita waccan mu nan muna ta addu’a Allah ya shirya mana, na yi kuka a farkon lamarin har na hakura sai dai‘yar uwarta ta ce ba ni hakuri, amma dai ban taba yi mata baki ba,”in ji ta.

To ko yaya ‘yan uwan irin wadannan‘yan mata ke ji a ransu yayin da aka ce ‘yar uwarsu ta shiga irin wannan yanayi? Aminu wa ne ga ita wannan yarinya, ya bayyana wa wakilimmu irin halin da ya tsinci kansa lokacin da ya shigo ya samu mahaifiyarsu na kuka.

To a nan ne idan ta yi dace da masoyi ko kuma wani ya tausaya mata, sai ya zo ya fanshe ta da wani adadin kudi.

Rayuwar wayewa ko kaskanci?

Mutum ya kan fahimci irin rayuwar da suke wacce ba sai an gaya masa ba, idan ya kalli inda suke kwana da sauran mu’amalolin yau da kullum. Kango ne da aka gewaye shi da Katanga, daga ciki kuma an yi musu dakunan kwana, wasu gidajen Diramar dakunansu na katakwaye ne da aka gewaye da kwanonrufi da ake cewa (Bacha), irin wadanda idan ana tsuga rana za ka rasa inda zaka sa kanka.

Wasu daga cikinsu samarin gidan ne samarinsu, yayin da wasu kuma suke da nasu samarin daga waje. Babu irin nau’in mutanen da ba sa zuwa kallo gidan, wasu suna zuwa domin samun ‘yan mata, yayin da wasu kuma suke zuwa kawai don su nishadantu.

Wasu daga cikin ‘yan matan sun yi nisa a shaye-shayen kwayoyi, wasu ko sigari ba sa sha, wasu babu ruwansu da addini, yayin da za kawata saboda kula da addini kamar ka ce malama. Akwai masu zaman Dadiro da wasu mazan wata kuwa idan ta gama wasan ma a gidan iyayenta take kwana, kamar wacce muka buga misali da ita a baya.

Wasun su su kan je kallon Dambe da yamma, wasu kuwa sun gwammace su zauna su yi wasan Ludo ko karta, kuma ba ‘yammatan Musulmai kadai ke zuwa zaman gidan ba har ma da wadanda ba Musulmai ba Allah ka shirye mu ka shiryi masu ka mayar da su gaban iyayensu cikin salama.



Post a Comment

0 Comments