Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba’a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba.
WATA SABUWA: Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba’a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba.
Tabdi jam, wannan baiwar Allah tayi tattaki har garin Kaduna. Dan taga Umar m Sheriff harda kuka.
iyayen ta basu San Inda take ba seda yan jarida suka buga labarin ta a social media sannan suka san inda take, bata fatan takoma gida batareda andaura musu Aure da UMAR M Sheriff ba
Labarin yayi matukar daukar hankali da jawo cece kuce sosai a shafukan sada zumunta musamman ma Facebook.
Wane fata za ku yi mata?
Kuci gaba da kasancewa damu domin samun labarai da dumidumin su, mungode!
0 Comments